BAIWAR ALLAH DA AKA YIWA YANKAR RAGO KENAN

Malllama Sadiya salihu, daya daga cikin Mallaman makarantar Abubakar siddik dake durumi, wacce wani la’ananen mutum yayiwa yankar Rago Shekaranjiya a gidan ta .

Baiwar wacce bata da wani aiki da ya wuce ta ga daliban Illimi mussaman yara, sun samu ingantanciyar tarbiyah .

Mallama sadiya ta samu kyakyawar shaidu daga mutane mabanbanta.

✍️Safiyanu Abdullahii

By:

Posted in:


One response to “BAIWAR ALLAH DA AKA YIWA YANKAR RAGO KENAN”

Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started