Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da tashar samar da wutar lantarki ta Tiga da kuma tashar rarrabawa wutar dake Tanburawa.
📸 Aminu Dahiru
An Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki A Kano

By:
Posted in:

Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da tashar samar da wutar lantarki ta Tiga da kuma tashar rarrabawa wutar dake Tanburawa.
📸 Aminu Dahiru
By:
Posted in: