Leicester City Ta Koma Inda Ta Fito

Zakarun Gasar firimiyar kasar ingila ta faɗa ajin gajiyayyu a yau.

Leicester city ta ƙarƙare a mataki na ukun karshe.

A shekarar kaka ta 2015/2016 suka zamo kungiyar da ta lashe gasar firimiyar kasar ingila, inda ta doke kowane kungiyar wasa a gida ko a waje, Arsenal ne kaɗai kungiyar bata samu nasara a kansu ba a shekarar.

By:


Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started