An Gano Shirin China Na Faɗaɗa Makamai Masu Linzami.

Daga. Huzaif Usman

Masu bincike a cibiyar SIPRI da ke Stockholm sun ce kasar Sin na kara fadada makamanta na nukiliya a daidai lokacin da duniya ke kara tabarbarewa, lamarin da ke kara nuna fargabar cewa shirin kwance damarar makaman nukiliya ya zo karshe a yanzu.

Ga taswirar tarin makaman nukiliya na duniya

Nuclear

Domin Tallata Hajojin Ku Da Sauran Tallace-Tallace, A tuntuɓe Mu Ta Wannan Lambar – 08028120702,08098821106

By:

Posted in:


Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started