Kylian Mbappe – Yace PSG Ta Gaza

Mbappé: “Ga dan wasa kamar ni, burin shine ya lashe komai. Amma mun san mun sami wasu matsaloli a PSG. ” ⚠️🇫🇷

“Mun san cewa a Paris Saint-Germain akwai gazawa wanda ko ba dade za mu kawo karshen ta,” in ji Gazzetta.

By:


Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started