Ma’aurata Suna Maraba da ‘Yan Uku Bayan Shekaru 12 Suna Jiran

Wasu ma’aurata a Najeriya sun yi maraba da wasu ‘yan uku maza da mace daya bayan shafe shekaru 12

suna jira.

Kanwar mutumin mai suna Ada Ujaligwa, ta bayyana wannan albishir ne a wani sako da ta wallafa a shafinta na Facebook a ranar Alhamis yayin da ‘yan uku suka cika karfe daya.


Ku biyo mu domin samun labarai da dumi-duminsu.

By:

Posted in:


Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started