Zaku Iya Cike Fom Ɗin Neman Tallafin Karatu – Gwamnatin Kano Ta Buɗe Gurbin Bada Tallafi Akan Masu Digiri Na Farko Domin Su Samu Damar Yin Digiri Na Biyu.

Kamar yadda muka yi alkawari, mun bude aikace-aikacen neman gurbin karatu na Postgraduate ga ’yan asalin Jihar Kano da ke da digiri na farko.

Ana gayyatar aikace-aikacen daga ƙwararrun masu digiri don gudanar da karatun digiri na biyu a cikin Jami’o’in Najeriya da na Waje don tsarin inganta Ilimi na shekarar 2023/2024.

Kuna iya samun fom ɗin daga wannan link din 👇👇👇

http://www.kanostate.gov.ng/scholarship



Ina yiwa duk mai sha’awar fatan alheri. – AKY

By:


Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started