Ahmed Musa Ya Buɗe Makaranta Tare Da Raba Wa Ɗalibai Kayan Karatu.

Tare Zamu Iya Samar Da Hazaka Gobe’, Super Eagles’ Ahmed Musa Ya Ziyarci Sabbin Makarantu Da Ya Bude.

Tauraron dan kwallon kafar Najeriya, Ahmed Musa, ya kaddamar da gina makarantu a kwanakin baya, inda ya ziyarci wata makarantar da ya bude.

Dan wasan ya yi amfani da shafin Instagram ya wallafa hotunan ziyarar.

Credit: Instagram | ahmedmusa718

By:


Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started